Matthew 2:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan an haifi Yesu a Betlehem, a Yahudiya, a zamanin Sarki Hiridus, sai waɗansu Masana, daga gabas suka zo Urushalima
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَنَانً سَعَدَّ عَكَ حَيْڢِ عِيسَىٰ أَغَرِنْ بَيْتَلَحْمِ تَيَنْكِنْ يَهُودِيَ أَ زَامَانِنْ سَرْكِے هِرُدُسْ، سَيْ وَطَنْسُ مَاسُ عِلِمٍ غَانٜىٰ تَوْرَرِ دَغَ غَبَسْ سُكَذُواْ عُرُوشَلِيمَ؞ سَيْ سُكَيِ تَمْبَيَ سُكَثٜىٰ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da aka haifi Yesu a Baitalami ta ƙasar Yahudiya, a zamanin sarki Hirudus, sai ga waɗansu masana taurari daga gabas suka zo Urushalima, suna cewa,