Matthew 2:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Yusuf ya tashi, ya ɗauki yaron da mahaifiyarsa da dad dare suka tafi Masar,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يُوسُڢَ كُوَ يَتَاشِ يَطَوْكِ طَنْ يَرُوانْ دَ مَامَرْسَ دَ دَدَّرٜىٰ، يَتَڢِے ڧَسَرْ مَصَرْ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yusufu kuwa ya tashi ya ɗauki ɗan yaron da uwa tasa da daddare, ya tafi Masar,