Matthew 2:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
inda ya zauna har sai da Hiridus ya mutu. Ta haka kuwa aka cika abin da Ubangiji ya faɗa ta bakin annabin cewa, “Daga Masar na kira ɗana.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَذَوْنَ عَثَنْ حَرْ سَيْ دَ هِرُدُسْ يَمُتُ؞ وَنَّنْ كُوَ يَا ڢَرُ دُواْمِنْ عَثِكَ أَبِنْدَ عُبَنْغِجِ يَڢَطَا نٜىٰ تَبَاكِنْ أَنَّبِنْ ثٜىٰوَ «دَغَ مَصَرْ نَا كِرَوُاْ طَانَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ya zauna a can har mutuwar Hirudus. Wannan kuwa domin a cika abin da Ubangiji ya faɗa ne ta bakin annabin cewa, “Daga Masar na kirawo Ɗana.”