Matthew 2:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan Hiridus ya mutu, sai mala’ikan Ubangiji ya bayyana ga Yusuf a mafarki a Masar,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَايَنْ مُتُوَرْ هِرُدُسْ، سَيْ مَلاَىِٕكَنْ عُبَنْغِجِ يَبَيَّنَاوَ يُوسُڢَ عَثِكِنْ مَڢَرْكِ أَ مَصَرْ، يَثٜىٰ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma bayan mutuwar Hirudus, sai ga mala'ikan Ubangiji ya bayyana ga Yusufu a mafarki a Masar, ya ce,