Matthew 2:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ya ce, “Tashi, ka ɗauki yaron da mahaifiyarsa ku tafi ƙasar Isra’ila, domin waɗanda suke neman ran yaron sun mutu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«تَاشِ كَطَوْكِ طَنْ يَرُواْنَّنْ دَ مَامَرْسَ كَكُواْمَ ڧَسَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ، غَمَا مَاسُ نٜىٰمَ سُكَشٜىٰ يَرُوانْ سُنْ مُتُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Tashi ka ɗauki ɗan yaron da uwa tasa, ka tafi ƙasar Isra'ila, don masu neman ran ɗan yaron sun mutu.”