Matthew 2:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka amsa suka ce, “A Betlehem ne, cikin Yahudiya, gama haka annabin ya rubuta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَثٜىٰ مَسَ «أَغَرِنْ بَيْتَلَحْمِ نٜىٰ، تَيَنْكِنْ يَهُودِيَ، غَمَا حَكَ أَنَّبِنْ يَرُبُوتَ ثٜىٰوَ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka ce masa, “A Baitalami ne, ta ƙasar Yahudiya, domin haka annabin ya rubuta cewa,