Matthew 2:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Hiridus ya kira Masanan nan a ɓoye, yă gano daga wurinsu daidai lokacin da tauraron ya bayyana.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ هِرُدُسْ يَكِرَا مَاسُ عِلِمِنَّنْ عَٻُواْيٜىٰ دُواْمِنْ يَسَنْ دَيْدَيْ لُواْكَثِنْ دَ سُكَغَ تَوْرَرُوانْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Hirudus ya kira masanan nan a asirce, ya tabbata daga bakinsu ainihin lokacin da tauraron nan ya bayyana.