Matthew 20:21 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya yi tambaya ya ce, “Mene ne kike so?” Ta ce, “Ka sa daga cikin ’ya’yan nan nawa biyu, ɗaya yă zauna a damarka, ɗaya kuma a hagunka, a mulkinka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَثٜىٰ مَتَ «مٜىٰ كِكٜىٰسُواْ؟» تَاثٜىٰ مَسَ «كَسَا وَطَنَّنْ یَیَنَ بِيُ سُذَوْنَ، طَيَ أَدَمَنْكَ، طَيَ أَ هَغُنْكَ، عَثِكِنْ مُلْكِنْكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce mata, “Me kike bukata?” Ta ce masa, “Ka yi umarni waɗannan 'ya'yana biyu su zauna, ɗaya a damanka, ɗaya a hagunka, a mulkinka.”