Matthew 20:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya ce musu, “Ba ku san abin da kuke roƙo ba. Za ku iya sha daga kwaf da zan sha?” Suka amsa, “Za mu iya.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا عِيسَىٰ ، يَثٜىٰ وَیَیَنْ «بَكُسَنْ أَبِنْدَ كُكٜىٰ ضُواْڧُواْبَ، ذَاكُ عِيَشَا عَݣُوڢْ نَوَهَلَرْ دَ ذَنْشَا؟» سُكَثٜىٰ مَسَ «ذَامُ عِيَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Yesu ya amsa ya ce, “Ba ku san abin da kuke roƙo ba. Kwa iya shan ƙoƙon da ni zan sha?” Suka ce masa, “Ma iya.”