Matthew 20:23 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya ce musu, “Tabbatacce za ku sha daga kwaf na, sai dai zama a damana, ko haguna, ba ni nake da izinin bayarwa ba. Waɗannan wurare na waɗanda Ubana ya shirya wa ne.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَثٜىٰ مُسُ «لَلَّيْ ذَاكُشَا عَݣُوڢْ نَوَ، عَمَّا ذَمَ أَدَمَنَ كُواْ هَغُنَ بَنِے نَكٜىٰ دَ إِيكُوانْ بَايَرْوَبَ؞ عُبَانَ نَسَمَ يَشِرْيَ مَڟَيِنَّنْ دُوانْ وَطَنْدَ يَذَاٻَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce musu, “Lalle kwa sha ƙoƙona, amma zama a damana da haguna, ba nawa ba ne da zan bayar, ai, na waɗanda Ubana ya riga ya shirya wa ne.”