Matthew 20:30 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Makafi biyu kuwa suna zaune a bakin hanya, da suka ji cewa Yesu yana wucewa, sai suka ɗaga murya suka ce, “Ubangiji, Ɗan Dawuda, ka ji tausayinmu!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْغَا وَطَنْسُ مَكَڢِ بِيُ سُنَ ظَوْنٜىٰ أَغٜىٰڢٜىٰنْ حَنْيَ؞ دَ سُكَجِ عِيسَىٰ يَنَ وُثٜىٰوَ سَيْ سُكَ طَغَ مُرْيَ سُكَثٜىٰ «مَيْغِرْمَ، طَنْ دَاوُدَ! كَجِ تَوْسَيِنْمُ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ga mutum biyu makafi zaune a bakin hanya. Da suka ji dai Yesu ne yake wucewa, sai suka ɗaga murya suka ce, “Ya Ubangiji, ka ji tausayinmu, ya Ɗan Dawuda!”