Matthew 20:31 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutane suka tsawata musu, suka ce musu su yi shiru. Sai suka ƙara ɗaga murya suna cewa, “Ubangiji, Ɗan Dawuda, ka ji tausayinmu!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُتَنٜىٰ سُكَيِ مُسُ ڢَطَ سُيِ شِضُ؞ سَيْ سُكَڧَارَ طَغَ مُرْيَ سُكَثٜىٰ «مَيْغِرْمَ، طَنْ دَاوُدَ! كَيِ مَنَ جِنْڧَيْ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Jama'a suka kwaɓe su su yi shiru. Amma sai ƙara ɗaga murya suke yi ƙwarai da gaske, suna cewa, “Ya Ubangiji, ka yi mana jinƙai, ya Ɗan Dawuda!”