Matthew 20:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wajen sa’a ta goma sha ɗaya, ya sāke fita, ya tarar da waɗansu har yanzu suna tsattsaye. Ya tambaye su, ‘Don me kuke yini tsattsaye a nan ba kwa kome?’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَرْ يَنْذُ وَجٜىٰنْ ڧَرْڢٜىٰ بِيَرْ يَسَاكٜىٰ ڢِتَ يَغَ وَطَنْسُ سُنَ ڟَيٜىٰ بَاسَيِنْ كُواْمٜىٰ، سَيْيَثٜىٰمُسُ، ‹دُوانْمٜىٰ كُكٜىٰ ذَمَنْ بَنْظَ دُكْ يِنِ؟›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wajen la'asar kuma ya fita ya sami waɗansu a tsaitsaye, ya ce musu, ‘Don me kuke zaman banza yini zubur?’