Matthew 20:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Sa’ad da yamma ta yi, sai mai gonar inabin ya ce wa wakilinsa, ‘Kira ma’aikatan, ka biya su hakkin aikinsu, fara daga waɗanda aka ɗauke su a ƙarshe har zuwa na farko.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«دَ يَمَّ تَيِ، سَيْ مَيْ غُواْنَرْ يَثٜىٰ وَمَيْ تَيْمَكُوانْسَ لُورَ دَ عَيْكِنْ غُواْنَرْ، ‹كَكِرَا مَعَيْكَتَنْ كَبِيَسُ، كَڢَارَ دَغَ نَڧَرْشٜىٰ ذُوَا نَڢَرْكُواْ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da magariba ta yi, mai garkar inabin ya ce wa wakilinsa, ‘Kirawo ma'aikatan, ka biya su hakkinsu, ka fara daga na ƙarshe har zuwa na farko.’