Matthew 20:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ma’aikatan da ka ɗauka wajen sa’a ta goma sha ɗaya suka zo, kowannensu kuwa ya karɓi dinari guda.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنْدَ سُكَجٜىٰ وَجٜىٰنْ ڧَرْڢٜىٰ بِيَرْ سُكَذُواْ، كُواْوَنّٜىٰنْسُ يَكَرْٻِ أَبِنْدَ يَكَمَاتَ عَبِيَشِ عَيِنِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da waɗanda aka ɗauka wajen la'asar suka zo, sai ko wannensu ya sami dinari guda.