Matthew 21:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Yesu ya shiga Urushalima, dukan birnin ya ruɗe, ana ta tambaya, “Wane ne wannan?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ عِيسَىٰ يَشِغَ عُرُوشَلِيمَ، دُكْ بِرْنِنْ يَرُوطٜىٰ، أَنَ تَتَمْبَيَ أَنَ ثٜىٰوَ «وَنٜىٰنٜىٰ وَنَّنْ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da ya shiga Urushalima dukkan birnin ya ruɗe, ana ta cewa, “Wane ne wannan?”