Matthew 21:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya ce musu, “A rubuce yake, ‘Za a ce da gidana, gidan addu’a,’ amma kuna mai da shi ‘kogon ’yan fashi.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَثٜىٰ مُسُ «أَ رُبُوثٜىٰ يَكٜىٰ، « ‹ذَاعَ ثٜىٰ دَ غِدَانَ غِدَنْ أَدُّعَ،› عَمَّا كُنْ مَيْدَشِ وُرِنْ ٻُيَنْ یَنْ ڢَشِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya ce musu, “A rubuce yake cewa, ‘Za a kira gidana ɗakin addu'a,’ amma ku kun maishe shi kogon 'yan fashi.”