Matthew 21:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da almajiran suka ga haka, sai suka yi mamaki suna tambaya, “Yaya itacen ɓauren ya yanƙwane nan da nan haka?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ أَلْمَجِرَنْ سُكَغَ حَكَ، سُكَيِ مَامَاكِ سُواْسَيْ؞ سُكَثٜىٰ «يَيَ إِتَاثٜىٰنْ يَبُوشٜىٰ حَكَنَنْ تَكٜىٰ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da almajiran suka ga haka, suka yi mamaki suka ce, “Yaya ɓauren nan ya bushe haka nan da nan?”