Matthew 21:27 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka suka amsa wa Yesu suka ce, “Ba mu sani ba.” Sai ya ce, “Ni ma ba zan gaya muku ko da wane iko nake yin waɗannan abubuwa ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سُكَ أَمْسَ وَ عِيسَىٰ سُكَثٜىٰ «بَمُ سَنِبَ؞» سَيْ يَثٜىٰ مُسُ «نِے مَا بَذَنْ ڢَطَا مُكُ كُواْ دَ وَنٜىٰ إِظْنِ نَكٜىٰيِنْ أَبُبُوَنَّنْبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka amsa wa Yesu suka ce, “Ba mu sani ba.” Shi kuma ya ce musu, “Haka ni kuma ba zan faɗa muku ko da wane izini nake yin abubuwan nan ba.”