Matthew 21:31 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Wanne cikin yaran nan biyu ya yi abin da mahaifinsa yake so?” Suka amsa, “Na farin.” Yesu ya ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, masu karɓar haraji da karuwai suna riga ku shiga mulkin Allah.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ثِكِنْسُ بِيُنَّنْ، وَنٜىٰنٜىٰ يَيِ أَبِنْدَ بَابَنْسَ يَكٜىٰسُواْ؟» سَيْ سُكَثٜىٰ «نَڢَرْكُوانْ؞» عِيسَىٰ كُوَ يَثٜىٰ مُسُ «حَڧِيڧَ إِنَ غَيَ مُكُ مَاسُ كَرْٻَرْ هَرَاجِ دَ كَارُوَيْ سُنَ رِغَاكُ شِغَ مُلْكٍ سَمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, wane ne a cikin su biyun ya yi abin da ubansu yake so?” Sai suka ce, “Na farkon.” Yesu ya ce musu, “Hakika, ina gaya muku, masu karɓar haraji da karuwai suna riga ku shiga Mulkin Allah.
Recommended Reading