Matthew 21:31 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
โWanne cikin yaran nan biyu ya yi abin da mahaifinsa yake so?โ Suka amsa, โNa farin.โ Yesu ya ce musu, โGaskiya nake gaya muku, masu karษar haraji da karuwai suna riga ku shiga mulkin Allah.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุซูููููุณู ุจููููููููุ ููููููฐููููฐ ูููู ุงููุจูููุฏู ุจูุงุจูููุณู ููููููฐุณููุงูุยป ุณููู ุณูููุซูููฐ ยซฺููขูุฑููููุงููุยป ุนููุณูููฐ ูููู ููุซูููฐ ู
ูุณู ยซุญฺูงฺููงู ุงูููู ุบููู ู
ููู ู
ูุงุณู ููุฑููปูุฑู ููุฑูุงุฌู ุฏู ููุงุฑููููู ุณููู ุฑูุบูุงูู ุดูุบู ู
ููููู ุณูู
ูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, wane ne a cikin su biyun ya yi abin da ubansu yake so?โ Sai suka ce, โNa farkon.โ Yesu ya ce musu, โHakika, ina gaya muku, masu karษar haraji da karuwai suna riga ku shiga Mulkin Allah.