Matthew 21:45 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da manyan firistoci da Farisiyawa suka ji misalan Yesu, sai suka gane cewa da su yake.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ مَنْيَنْ ڢِرِسْتُواْثِے دَ ڢَرِسِيَاوَا سُكَجِ مِصَلَنَّنْ دَ يَبَايَرْ، سَيْ سُكَ غَانٜىٰ ثٜىٰوَ يَنَ مَغَنَ عَكَنْسُنٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da manyan firistoci da Farisiyawa suka ji misalan nan da ya yi, sai suka gane, ashe, da su yake.