Matthew 22:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya yi tambaya ya ce, ‘Aboki, yaya ka shigo nan ba tare da rigar aure ba?’ Mutumin ya rasa ta cewa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَثٜىٰ وَمُتُمِنْ، ‹أَبُواْكِ، يَيَ عَكَيِ كَشِغُواْ نَنْ بَاتَرٜىٰدَ كَسَا رِغَرْ بِكِبَ؟› عَمَّا مُتُمِنْ يَرَسَ أَبِنْدَ ذَيْ ڢَطَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce masa, ‘Malam, ta yaya ka shigo nan ba tare da sa riga irin ta biki ba?’ Mutumin kuwa ya rasa ta cewa.