Matthew 22:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Yesu da yake ya san mugun nufinsu, sai ya ce, “Ku munafukai, don me kuke ƙoƙarin sa mini tarko?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا سَبُواْدَ عِيسَىٰ يَغَانٜىٰ ڧِيَيَّرْ ذُوثِيَارْسُ سَيْيَثٜىٰ «دُوانْمٜىٰ كُكٜىٰ ڠُودَانِ، كُو مُنَاڢُكَيْ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu kuwa domin ya gane muguntarsu, sai ya ce musu, “Don me kuke jarraba ni? Ku munafukai!