Matthew 22:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai ya tambaye su ya ce, “Hoton wane ne wannan? Kuma rubutun wane ne?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَثٜىٰ مُسُ «حُواْتُواْنَّنْ دَ سُونَنَّنْ نَوَنٜىٰنٜىٰ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya ce musu, “Surar nan da sunan nan na wane ne?”