Matthew 22:24 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka ce “Malam, Musa ya faɗa mana cewa in mutum ya mutu ba shi da ’ya’ya, dole ɗan’uwansa yă auri gwauruwar yă kuma haifar wa ɗan’uwan ’ya’ya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَثٜىٰ «مَلَمْ، مُوسَٰى يَثٜىٰ، ‹عِدَنْ مُتُمْ يَمُتُ بَاشِ دَ طَا، سَيْ طَنْعُوَنْسَ يَ عَوْرِ مَاتَرْ دُواْمِنْ يَحَيْڢَ وَطَنْعُوَنْسَ یَیَ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
suka ce, “Malam, Musa dai ya ce, ‘In mutum ya mutu, bai bar na baya ba, sai lalle ɗan'uwansa ya auri matar, ya haifa wa ɗan'uwansa 'ya'ya.’