Matthew 22:37 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya amsa ya ce, “ ‘Ka ƙaunaci Ubangiji Allahnka da dukan zuciyarka da dukan ranka da kuma dukan hankalinka.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَأَمْسَ مَسَ يَثٜىٰ « ‹كَڧَوْنَثِ عُبَنْ‌غِجِ اللَّهْ نْكَ دَ دُكَنْ ذُوثِيَارْكَ دَ دُكَنْ رَنْكَ دَ دُكَنْ حَنْكَلِنْكَ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya ce masa, “Ka ƙaunaci Ubangiji Allahnka da dukkan zuciyarka, da dukkan ranka, da dukkan hankalinka.