Matthew 22:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Sai ya sāke aiken waɗansu bayi ya ce, ‘Ku ce wa waɗanda aka gayyata cewa na shirya abinci. An yanka bijimai da shanun da aka yi kiwo, kome a shirye yake. Ku zo bikin auren mana.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَسَاكٜىٰ عَيْكٜىٰنْ وَطَنْسُ بَايِنْ يَثٜىٰ، ‹كُڢَطَا وَمُتَنٜىٰنْ دَ عَكَ غَيَّتَ ثٜىٰوَ «غَاشِ نَشِرْيَ عَبِنْثِ، أَنْيَنْكَ شَانُو مَاسُ ڧِبَ دَ عَكَ ثِيَرْ دَسُو مُسَمَّنْ؞ دُكْ أَنْ‌غَمَ شِرْيَ كُواْمٜىٰ؞ كُذُواْ بِكٍ مَنَ!» ›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Har wa yau ya sāke aiken waɗansu bayi, ya ce, ‘Ku gaya wa waɗanda aka gayyata, “Ga shi, na shisshirya abinci, an yanka shanuna da kiwatattun maruƙana, duk an shirya kome, ku zo bikin mana!” ’