Matthew 23:37 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Urushalima, ayya Urushalima, ke da kike kashe annabawa, kike kuma jifan waɗanda aka aiko gare ki, sau da sau na so in tattara ’ya’yanki wuri ɗaya, yadda kaza takan tattara ’ya’yanta cikin fikafikanta, amma kuka ƙi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«أَيَّ عُرُوشَلِيمَ، عُرُوشَلِيمَ! مَاسُ كَشٜىٰ أَنَّبَاوَا، مَاسُ جِڢَرْ وَطَنْدَ عَكَ عَيْكُواْ أَغَرٜىٰكِ! سَوْ نَوَ نَسُواْ إِنْتَتَّرَاكُ كَمَرْ يَدَّ كَاظَا تَكٜىٰ تَتَّارَ یَیَنْتَ عَثِكِنْ ڢِكَڢِكَنْتَ، عَمَّا كُنْڧِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ya mutanen Urushalima! Ya mutanen Urushalima! Masu kisan annabawa, masu jifan waɗanda aka aiko a gare ku! Sau nawa ne na so in tattaro ku kamar yadda kaza take tattara 'yan tsakinta cikin fikafikanta, amma kun ƙi!