Matthew 23:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Amma kada a kira ku ‘Rabbi,’ gama kuna da Maigida ɗaya ne, ku duka kuwa, ’yan’uwa ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا كُو دَيْ، كَدَ عَثٜىٰمُكُ ‹مَلَم›، دُواْمِنْ مَلَمِنْكُ طَيَ نٜىٰ، دُكَنْكُ كُوَ یَنْعُوَ نٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma ku kam, kada a ce muku ‘Malam’, domin Malaminku ɗaya ne, ku duka kuwa 'yan'uwa ne.