Matthew 24:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Yesu ya ce, “Kun ga duk waɗannan abubuwa? Gaskiya nake gaya muku, ba wani dutse a nan da za a bari a kan wani; duk za a rushe.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَتَمْبَيٜىٰسُ يَثٜىٰ «كُنْغَ دُكَنْ وَطَنَّنْ غِنٜىٰ غِنٜىٰ؟ حَڧِيڧَ إِنَ غَيَ مُكُ، بَ دُوڟٜىٰ كُواْ طَيَ دَ ذَاعَ بَرِ عَكَنْ وَنِ؞ دُكَ ذَاعَ رُشٜىٰسُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma ya amsa musu ya ce, “Kun ga duk waɗannan ko? Hakika, ina gaya muku, ba wani dutsen da za a bari nan a kan ɗan'uwansa ba a baje shi ba.”