Matthew 24:32 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Yanzu fa, sai ku koyi wannan darasi daga itacen ɓaure. Da zarar rassansa suka yi taushi ganyayensa kuma suka toho, kun san damina ta kusa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«كُكُواْيِ وَنِ أَبُ دَغَ إِتَاثٜىٰنْ ٻَوْرٜىٰ؞ عِدَنْ رَسَّنْسَ سُنْ ڢَارَ سَاكٜىٰوَ، سُنَ ڢِتَرْدَ سَابُوانْ غَنْيٜىٰ، كُنْ سَنْ دَامِنَ تَيِ كُسَ كٜىٰنَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ku yi koyi da itacen ɓaure. Da zarar rassansa sun fara sakuwa, suna toho, kun san damuna ta yi kusa ke nan.