Matthew 25:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“A lokacin mulkin sama zai zama kamar budurwai goma waɗanda suka ɗauki fitilunsu suka fita don su taryi ango.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«سَعَنً ذَاعَ ݣُوتَنْتَا مُلْكٍ سَمَ دَ یَنْ مَاتَا غُواْمَ وَطَنْدَ سُكَ طَوْكِ ڢِتِلُنْسُ سُكَ تَڢِے سُكَرْٻِ أَنْ‌غُواْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Sa'an nan za a kwatanta Mulkin Sama da 'yan mata goma da suka ɗauki fitilunsu suka tafi taryen ango.