Matthew 25:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Har wa yau, za a kwatanta shi da mutumin da zai yi tafiya, wanda ya kira bayinsa ya kuma danƙa musu mallakarsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«مُلْكٍ اللَّهْ ذَيْ ذَمَ كَمَرْ مُتُمْ نٜىٰ وَنْدَ ذَيْ يِتَڢِيَ، سَيْ يَكِرَا بَايِنْسَ، يَدَنْڧَ دُوكِيَرْسَ أَ حَنُّنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Kamar mutum ne da zai yi tafiya, ya kira bayinsa, ya danƙa musu dukiyarsa.