Matthew 25:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Mutumin da yake da talenti biyu, shi ma ya zo ya ce, ‘Maigida, ka danƙa mini talenti biyu; ga shi, na yi ribar biyu.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«سَيْ وَنْدَ يَكَرْٻِ ظِينَارِيَ دُبُو بِيُنَّنْ كُمَ يَذُواْ غَبَ، يَثٜىٰ، ‹مَيْغِدَا، كَبَانِ ظِينَارِيَ دُبُو بِيُ؞ غَاشِ كُمَ نَيِ رِيبَرْ دُبُو بِيُ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai mai talanti biyun nan kuma ya matso, ya ce, ‘Ya ubangiji, kā ba ni talanti biyu, ga shi kuma, na ci ribar biyu.’