Matthew 25:24 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Sa’an nan mutumin da ya karɓi talenti ɗaya ya zo. Ya ce, ‘Maigida, na san cewa kai mutum ne mai wuyan sha’ani, kana girbi inda ba ka shuka ba, kana kuma tara inda ba ka yafa iri ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«سَعَنً وَنْدَ يَكَرْٻِ ظِينَارِيَ دُبُو طَيَ شِے مَا يَذُواْ غَبَ يَثٜىٰ، ‹مَيْغِدَا، نَسَنِ كَيْ كَنَدَ وُيَرْ شَعَنِ، كَنَ غِرْبِے أَ عِنْدَ بَكَيِ شُوكَبَ؞ كَيْ كُمَ مَيْ سُوانْ نَبَنْظَ نٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Shi kuma wanda ya karɓi talanti guda ɗin, sai ya matso, ya ce, ‘Ya ubangiji, na sani kai mutum ne mai tsanani, kana son girbi inda ba kai ka shuka ba, mai son banza ne.