Matthew 25:32 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Za a tara dukan al’ummai a gabansa, zai kuma raba mutane dabam-dabam yadda makiyayi yakan ware tumaki daga awaki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَاعَ تَارَ دُكْ مُتَنٜىٰنْ دُونِيَا أَغَبَنْسَ، ذَيْ رَرَّبَسُ دَبَمْ دَبَمْ، كَمَرْ يَدَّ مَكِيَايِ يَكٜىٰ رَبَ تُمَكِ دَ أَوَكِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Za a tara dukan al'ummai a gabansa, zai kuma ware su dabam dabam, kamar yadda makiyayi yake ware tumaki da awaki.