Matthew 25:34 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Sa’an nan Sarki zai ce wa waɗanda suke damansa, ‘Ku zo, ku da Ubana ya yi wa albarka; ku karɓi gādonku, mulkin da aka shirya muku tun halittar duniya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً نٜىٰ سَرْكِے ذَيْثٜىٰ وَ وَطَنْدَ سُكٜىٰ دَامَنْسَ، ‹كُذُواْ، كُو دَ عُبَانَ يَيِ مُكُ أَلْبَرْكَ! كُكَرْٻِ مُلْكٍ دَ اللَّهْ يَشِرْيَ مُكُ تُنْ ڢَرْكُوانْ دُونِيَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan ne Sarki zai ce wa waɗanda suke dama da shi, ‘Ku zo, ya ku da Ubana ya yi wa albarka, sai ku gāji mulkin da aka tanadar muku tun daga farkon duniya.