Matthew 25:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Su kuwa suka amsa, suka ce, ‘A’a, wataƙila ba zai ishe mu da ku ba. Gara ku je wurin masu sayarwa ku sayo.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا مَاسُ حِكِمَرْ سُكَثٜىٰ مُسُ، ‹أَعَ، بَذَيْ إِشٜىٰمُ دَكُوبَ؞ غَارَ كُجٜىٰ وُرِنْ مَاسُ سَيَرْوَ كُسَيُواْ نَاكُ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma masu hikimar suka amsa suka ce, ‘Ai, watakila ba zai ishe mu mu da ku ba. Gara ku je wurin masu sayarwa ku sayo.’