Matthew 26:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Yesu ya gama faɗin dukan waɗannan abubuwa, sai ya ce wa almajiransa,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ عِيسَىٰ يَغَمَ ڢَطِنْ وَطَنَّنْ أَبُبُوَ دُكَ، سَيْيَثٜىٰ وَ أَلْمَجِرَنْسَ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Yesu ya gama duk wannan magana, sai ya ce wa almajiransa,