Matthew 26:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sane da wannan, Yesu ya ce musu, “Me ya sa kuke damun macen nan? Ta yi mini abu mai kyau ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا تُنْدَيَكٜىٰ عِيسَىٰ يَسَنْ أَبِنْدَ سُكٜىٰ ڢَطَا سَيْيَثٜىٰ مُسُ «دُوانْمٜىٰ كُكٜىٰ دَامُنْ مَثٜىٰنَّنْ؟ أَيْ، أَبُ مَيْݣَوْ نٜىٰ تَيِمِنِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu kuwa da ya lura da haka, sai ya ce musu, “Don me kuke damun matar nan? Ai, alheri ta yi mini, na gaske kuwa.