Matthew 26:22 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka yi baƙin ciki ƙwarai, suka fara ce masa da ɗaya-ɗaya, “Gaskiya nake gaya muku, ɗayanku zai bashe ni.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سُكَ دَامُ سُواْسَيْ، سُكَ ڢَارَ تَمْبَيَرْسَ دَ طَيَ طَيَ سُنَ ثٜىٰوَ «أَنْيَ، نِنٜىٰ، عُبَنْغِجِ ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka yi baƙin ciki gaya, suka fara ce masa da ɗaya ɗaya, “Ni ne, ya Ubangiji?”