Matthew 26:23 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya amsa ya ce, “Wanda ya sa hannunsa a kwano tare da ni ne, zai bashe ni.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «وَنْدَ يَكٜىٰ ثِنْ عَبِنْثِ عَݣُونُواْ طَيَ تَرٜىٰدَنِ، شِينٜىٰ ذَيْبَادَنِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya amsa ya ce, “Wanda muke ci a ƙwarya ɗaya, shi ne zai bashe ni.