Matthew 26:27 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan ya ɗauki kwaf, ya yi godiya, ya kuma ba su, yana cewa, “Ku shassha daga cikinsa, dukanku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَطَوْكِ ݣُوڢْ نَضُوً إِنَبِے؞ بَايَنْدَ يَيِ غُواْدِيَ غَ اللَّهْ ، سَيْ يَبَاسُ يَثٜىٰ «دُكَنْكُ كُشَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ɗauki ƙoƙo bayan ya kuma yi godiya ga Allah, sai ya ba su, ya ce, “Dukkanku ku shassha.