Matthew 26:31 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Yesu ya ce musu, “A wannan dare, dukanku za ku ja da baya saboda ni, gama a rubuce yake cewa, “ ‘Zan bugi makiyayin, tumakin garken kuwa za su fasu.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَثٜىٰ مُسُ «دُكَنْكُ ذَاكُ غُدُ كُبَرْنِ أَدَرٜىٰنَّنْ، دُوانْ أَبِنْدَ ذَيْ ڢَرُ دَنِے، غَمَا أَرُبُوثٜىٰ يَكٜىٰ ثٜىٰوَ « ‹ذَنْ بُغِ مَكِيَايِنْ، تُمَكِنْ غَرْكٜىٰنْ كُمَ ذَاسُ وَڟٜىٰ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yesu ya ce musu, “Duk za ku yi tuntuɓe sabili da ni a wannan dare domin a rubuce yake cewa, ‘Zan bugi makiyayi, tumakin garken kuwa za su fasu.’