Matthew 26:33 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bitrus ya amsa ya ce, “Ko da duka sun ja da baya saboda kai, ba zan taɓa ja da baya ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ بِتْرُسْ يَثٜىٰ مَسَ «كُواْ دُكَنْسُ سُنْ غُدُ دُواْمِنْ أَبِنْدَ ذَيْ ڢَرُ دَكَيْ، نِے بَذَنْ غُدُبَ سَمْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bitrus ya ce masa, “Ko duk sun yi tuntuɓe sabili da kai, ni kam ba zan yi tuntuɓe ba faufau.”