Matthew 26:35 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bitrus ya furta, “Ko da ma zan mutu ne tare da kai, ba zan taɓa yin mūsun saninka ba.” Dukan sauran almajiran ma suka faɗa haka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بِتْرُسْ يَثٜىٰ مَسَ «كُواْ ذَاعَ كَشٜىٰنِ، بَذَنْيِ مُسُونْ سَنِنْكَبَ؞» حَكَ مَا دُكَنْ أَلْمَجِرَنْ سُكَثٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bitrus ya ce masa, “Ko za a kashe ni tare da kai, ba zan yi musun saninka ba.” Haka ma duk almajiran suka ce.