Matthew 26:36 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Yesu ya tafi da almajiransa zuwa wani wurin da ake kira Getsemane, ya ce musu, “Ku zauna nan, in je can in yi addu’a.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً عِيسَىٰ دَ أَلْمَجِرَنْسَ سُكَجٜىٰ وَنِ وُرِنْ دَ عَكٜىٰ ثٜىٰ دَشِ غٜىٰڟٜىٰمَنِ، وَتُواْ، وُرِنْ مَاڟَ یَیَنْ ظَيْتُنْ؞ يَثٜىٰ وَ أَلْمَجِرَنْ «كُذَوْنَ أَنَنْ، ذَنْجٜىٰ ثَنْ إِنْيِ أَدُّعَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Yesu ya zo da su wani wuri da ake kira Gatsemani. Ya ce wa almajiransa, “Ku zauna a nan, Ni kuwa zan je can in yi addu'a.”