Matthew 26:42 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya sāke tafiya sau na biyu, ya yi addu’a ya ce, “Ubana, in ba zai yiwu a ɗauke wannan kwaf ba sai na sha shi, to, bari a aikata nufinka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَسَاكٜىٰ كُواْمَاوَا سَوْ نَبِيُ، يَجٜىٰ يَيِ أَدُّعَ يَثٜىٰ «عُبَانَ، عِدَنْ وَنَّنْ وَهَلَرْ بَذَاتَ وُثٜىٰبَ سَيْنَا شَاتَ، بَرِ أَعَيْكَتَ نُڢِنْكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Har wa yau a komawa ta biyu, sai ya je ya yi addu'a, ya ce, “Ya Ubana, in wannan ba zai wuce ba sai na sha shi, to, a aikata nufinka.”