Matthew 26:48 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
To, mai bashe shi ɗin, ya riga ya shirya alama da su, “Wanda na yi masa sumba, shi ne mutumin; ku kama shi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تُواْ، دَا مَا شِے مَيْ بَاشٜىٰشِ طِنْ يَارِغَا يَبَاسُ عَلَمَ ثٜىٰوَ «وَنْدَ ذَنْ سُمْبَثٜىٰشِ، شِينٜىٰ مُتُمِنْ؞ كُكَامَشِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, mai bashe shi ɗin ya riga ya ƙulla da su cewa, “Wanda zan yi wa sumba, shi ne mutumin. Ku kama shi.”