Matthew 26:49 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da zuwansa, sai ya miƙe zuwa wurin Yesu ya ce, “Gaisuwa, Rabbi!” Sa’an nan ya yi masa sumba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ ذُوَانْسَ سَيْ يَمِيڧٜىٰ ذُوَا وُرِنْ عِيسَىٰ يَثٜىٰ مَسَ «سَلَّمَ دَيْ، مَلَمْ!» سَيْ يَهُودَ يَسُمْبَثٜىٰ شِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Nan da nan ya matso wurin Yesu, ya ce, “Salama alaikun, ya Shugaba!” Sai ya yi ta sumbantarsa.